Addini

Audio :- ​SAKON DR.ABDALLAH GADON KAYA ZUWA GA GOMNAN KANO​

MAUKACI DAN BILKI COMONDA YA FARA YIWA MALAMAI RASHIN KUNYA AKAN MAGANAR NAN

Ga Dukkanun Alamu Wannan Sakon Yaje Kunnan Gomnan Kano Ganduje

Saboda Munji Labarin Cewa Wani Shasha Dan Jagaliyar Siyasa Mai Suna Dan Bilki Comonda Ya Fito Gidan Radio Yana Yiwa Dr. Abdallah Raddi

Akan Wannan Sakon Daya Turawa Gomnan

To Wallahi Dan Bilki Comonda Ka Sani Idan Kai Wawa Ne To Muma Muna Da Wawaye Irinka Wadan Da Zasu Mana Maganinka  Banza Dan Jagaliyar Siyasa

Duk Haukar Da Zakayi To Ka Dinga Tsayawa A Iya Rigimarku Ta Siyasa Wallahi Bakin Rijiya Ba Wajan Wasan Makaho Bane

Dan Bilki Comonda Idan Jahilci Ne Yake Damunka Mumafa Muna Da Jahilai Irinka Wadan Da Suke Dai-Dai Da Kai

Dan Bilki Comonda Ka Sani Wallahi Dukkanin Ahlussunnah Na Kano Muna Goyon Bayan Wannan Lafazin Na Dr.Abdallah Baja Da Baya

​DAGA​
​ADBULLAHI​
​NAGEGIME​

AYI SAURARO LAFIYA
??????

Download Audio Now

Mun Dauko Daga Shafin Hausaloaded.com

Mr HausaLoaded

Abubakar Rabiu Editor-in-cheif

Related Articles

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button