Audio :- SAKON DR.ABDALLAH GADON KAYA ZUWA GA GOMNAN KANO
MAUKACI DAN BILKI COMONDA YA FARA YIWA MALAMAI RASHIN KUNYA AKAN MAGANAR NAN
Ga Dukkanun Alamu Wannan Sakon Yaje Kunnan Gomnan Kano Ganduje
Saboda Munji Labarin Cewa Wani Shasha Dan Jagaliyar Siyasa Mai Suna Dan Bilki Comonda Ya Fito Gidan Radio Yana Yiwa Dr. Abdallah Raddi
Akan Wannan Sakon Daya Turawa Gomnan
To Wallahi Dan Bilki Comonda Ka Sani Idan Kai Wawa Ne To Muma Muna Da Wawaye Irinka Wadan Da Zasu Mana Maganinka Banza Dan Jagaliyar Siyasa
Duk Haukar Da Zakayi To Ka Dinga Tsayawa A Iya Rigimarku Ta Siyasa Wallahi Bakin Rijiya Ba Wajan Wasan Makaho Bane
Dan Bilki Comonda Idan Jahilci Ne Yake Damunka Mumafa Muna Da Jahilai Irinka Wadan Da Suke Dai-Dai Da Kai
Dan Bilki Comonda Ka Sani Wallahi Dukkanin Ahlussunnah Na Kano Muna Goyon Bayan Wannan Lafazin Na Dr.Abdallah Baja Da Baya
DAGA
ADBULLAHI
NAGEGIME
AYI SAURARO LAFIYA
??????