Kannywood

Matar Adam A Zango ta dawo Gidansa Bayan dogon Yaji da tayi

Matar Adam A Zango ta dawo Gidansa Bayan dogon Yaji da tayi

Tsakanin Mata Da Miji da mata sai AllahMatar Adam A Zango ta dawo Gidansa Bayan dogon Yaji da tayi

Alhamdulillahi! Daga ƙarshe dai an samu sulhu da daidaito tsakanin jarumi Adam A. Zango da matar sa Safiya Alhamdulillahi! Daga ƙarshe dai an samu sulhu da daidaito tsakanin jarumi Adam A. Zango da matar sa Safiya Adam Chalawa har ta koma ɗakin ta bayan shafe tsawon watanni ta na gidan su sakamakon saɓanin da ya gitta a tsakanin su.

Allah Ya ƙara ba da zaman lafiya Malam Ado Adam Zango, Ya kuma kiyaye faruwar haka gaba tare da kade duk kan wani sharri. Amin. Adam Chalawa har ta koma ɗakin ta bayan shafe tsawon watanni ta na gidan su sakamakon saɓanin da ya gitta a tsakanin su.

Allah Ya ƙara ba da zaman lafiya Malam Ado Adam Zango, Ya kuma kiyaye faruwar haka gaba tare da kade duk kan wani sharri. Amin.

 







Mr HausaLoaded

Abubakar Rabiu Editor-in-cheif

Related Articles

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button