AddiniLabarai

Yanzu Dr Idris Yayi martani mai zafi bayan hukuncin kisa Akan Abduljabbar

Barista Usman ya ce bisa tanadin dokoki da kudin tsarin mulki na Najeriya duk wani wanda aka yanke wa hukunci na da damar ɗaukaka kara zuwa kotu ta gaba domin ƙalubalantar shari’ar bisa hujojji masu ƙarfi.

Sai dai kuma ana iya aiwatar da hakan bisa wasu kwanaki da aka tanada, kuma da zarar mutum ya wuce waɗannan kwanaki babu batun ɗaukaka ƙara, sai kuma jiran zartar da hukunci.

Amma kuma abu na biyu idan ya ɗaukaka kara bisa wasu dalilai da zai ambata, kotu za ta dubi waɗannan dalilai da kuma yadda aka gudanar da shari’ar.

Yanzu Dr Idris Yayi martani mai zafi bayan hukuncin kisa Akan Abduljabbar
Yanzu Dr Idris Yayi martani mai zafi bayan hukuncin kisa Akan Abduljabbar

Idan an tabbatar an sauka daga kan layi ko akasin haka ana iya gyaran fuska kan shari’ar.

Amma kuma idan kotu ba ta gamsu da hujojji ko dalilai ko bayanai da aka gabatar ba, to za ta sake jaddada hukuncin farko.

Sannan lauyan ya ce malamin yana da damar roƙon kotu ta ƙara masa lokacin daukaka ƙara, idan kuma har ya zauna jinkiri har kwanaki suka cika shikenan.

“Ita kotu aikinta sauraron kowanne ɓangare ta faɗi ra’ayinta, idan kotu ta yanke irin wannan hukunci kuma da ya shafi rai, gwamna ke da iko na ƙarshe.

“Domin idan alkali ya yanke hukuncin rataya dole sai gwamna ya sanya hannu kafin a yi wannan hukunci, ba wai kawai kai-tsaye za a aikata ba,” in ji Barista Usman.

Barista Usman ya ce in dai aka cike waɗannan ƙa’idoji to babu wani laifi da ya saɓawa kudin tsari ko dokokin ƙas

Ga abinda Dr Idris Abdul’aziz Bauchi yake fadi.

Wannan tambaya ce ga manyan dariku sufaye suna cewa su masoyan mazon Allah (s.a.w) ne shiyasa ma suke mauludinsa harma suke cewa wanda baya mauludi baya son Annabi kai wasu ma sunka ce ba musulmi bane akwai wanda naji yace duk wanda yace mauludi babu kyau gara kafiri da shi kuma sufi ne kuma dan darika ne kaga wannan magana ya kafirta manya manyan malamai a can baya.

To amma a nan tambaya da nake son na aika musu sai su bada amsa miyasa cikinsu masoya manzon Allah (s.a.w) miyasa a cikinsu ne ake samun mazu zagin manzon Allah (s.a.w). A kwanakin baya an samu wani sufi dan tijjaniya sunansa abdul inyass bawan inyass ya zagi manzon Allah (s.a.w) anka yanke masa hukunci kisa kuma ba’a zartar ba to yanzu ga na biyu sufi dan kadiriya Abduljabbar shima an yanke masa hukuncin kisa akan ya zagi manzon Allah (s.a.w).

“To miyasa a cikin su ake samun sufaye masu zagin manzon Allah (s.a.w) cikin yan kadiriya da tijjaniya amma mu da aka ce bamu son manzon Allah (s.a.w) a bakinsu ba’a taba samun mutum da ya zagi manzon Allah (s.a.w) a cikin ahlus sunnah a cikinsu ne aka samu wani shehin malami yana cewa ga shehu tijjani a zaune ga inyass zauna kai gama kai gama Allah da kasan a zaune a’uzubillahi cikinsu aka samu wannan.

A cikinsu aka samu wani ya fito yace wallahi ko manzon Allah (s.a.w) an hada mauludi wallahi sai sunyi yayiwa manzon Allah (s.a.w) rashin kunya.

Ta nan zaku gane cewa ko basu bada amsa ba wallahi wallahi sune makiya manzon Allah (s.a.w) makiya manzon Allah (s.a.w) maso ya shehu nai, shiyasa duk ranshin kunya da rashin mutunci a cikinsu ne ake samu ba’a taba samu a cikin mu ba.

Ga bidiyon ku saurara daga bakin malamin.

https://youtu.be/SbyKqLBexw4

Mr HausaLoaded

Abubakar Rabiu Editor-in-cheif

Related Articles

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button