Kannywood

Ado Gwanja Yayi Wakar Da Aketa Yabonsa

 

A Karon Farko, Ado Gwanja Yayi Wakar Da Kowa Ke Yabonsa! Sabuwar Wakar Da Mawakin Ya Sake Itace Ta Yabon Fiyayyen Halitta Annabi Muhammad (S.A.W).

Ado Gwanja Yayi Wakar Da Aketa Yabonsa
Ado Gwanja Yayi Wakar Da Aketa Yabonsa

Sakin Wakar Ke Da Wuya, Muate Da Dama A Shafukan Sada Zumunta Da Kuma Zahiri Suketa Nuna Yabonsu Da Kuma Allah San BarKa Ga Mawaki Ado Gwanja.

Wakar Yabon Da Ya Mata Kirari Da “Mabidin Sirruka” Tuni Dai Wakar Aka Fara Hawanta A Shafukan Sada Zumunta Musanman Ma Na Tiktok, Inda Maza Da Mata, Jarumai Da Gama Gari Kowa Ke Hawa Sabuwar Wakar Tashi.

Ga Wakar Kuji Yadda Mawakin Ya Rairata Sikin Salo Na Ilimi Da Nutsuwa.

https://youtu.be/rfaLSAcUsoU

[Via]

Mr HausaLoaded

Abubakar Rabiu Editor-in-cheif

Related Articles

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button