Kannywood

Kanwar Ummi Zee Zee Hasina Dan Chana Tayi Martani Akan sanarwa Mutuwar Yayarta

A yau ne muna samu karo da wannan labari inda hasina dan chana wanalda take kanwar ga jaruma cewa sam wannan ba gaskiya bane.
Inda tayi martani a cikin inda kowa ke bayyana ra’ayinsa akan fustin din mutum.
Wanda ga dai abubuwan da ita kanwarta hasina ke fadi a cikin comment.
Ta rasu shine duk family ta ba wanda ya sani uwar rubutu ko in kika bari ta mutu a gidan ki kuwa kema kina cikin wani hali u should better stop doing all this
Ta kara da cewa
Subhanallah ALLAH ya kyauta wacece khairat dani ban santa ku daina irin wannan is very very wrong dagawa musulmi hankali”
Daga karshe tana mai cewa..
Kuna wasa da ALLAH da ikon sa yayi kyau in ke kawar kirki ce ki bata shawaran kirki”
 

Mr HausaLoaded

Abubakar Rabiu Editor-in-cheif

Related Articles

One Comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button