Kannywood

TIRKASHI! Tayi sujjadar godiya ga Allah bayan da tayi ido biyu Ni (hoto) ~ Nura M Inuwa

Sunan wannan yarinya Hafsat amman a yanzu ana kiran ta da Nuriyya saboda tsananin kaunar da take yi wa mawaki Nura M Inuwa.
A yau Lahadi Nuriyya tayi sujjadar godiya ga Allah bayan da aka hada ta da mawaki Nura M Inuwa
Mun samu wannan labari ne daga shafin mawakin nura m inuwa kenan inda yake cewa
Hafsa take, amma ana kiranta da Nuriyya dalilin son da take mini,data ganni tayi sujjadar godiya ga ubangiji, ta zubar da hawayen da suka kashen jiki, a karshe ina rokon Allah ya azurtata da muji nagari.”

Mr HausaLoaded

Abubakar Rabiu Editor-in-cheif

Related Articles

One Comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button