Labarai
Kalli yadda aka bi sawun ɗaliban da aka sace a makarantar Jangebe a jihar Zamfara
Wannan shine bidiyon yadda aka nuna iyayen yara ko jama’ar gari za’a ce sunka bi sahun yan bindiga da sunka sace daliba bai mata 300 a jangebe talatar mafara kenan.
Ga bidiyon nan kasa ku kalla ku ganni.