Labarai

Dalilin da Yasa Muke Garkuwa Da Mutane Inji Shugaban masu Ta’asar (bidiyo)

Yayin da ake ci gaba da fama da matsalar garkuwa da mutane a Najeriya, wakilin voa Sani Shu’aibu Malumfashi ya samu shiga dajin Sububu a Jihar Zamfara inda ya tattauna da shugabannin masu aikata ta’asar.
Ga bidiyon nan sai ku saurari bayyani daga bakinsa.

Mr HausaLoaded

Abubakar Rabiu Editor-in-cheif

Related Articles

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button