Ni Budurwace fil a Leda, Mijin Aure kawai nake nema ~ inji Dr. Halima
A yayin da aka dade ana mahawarar maza tsada suke, matan kuma suce mata tsada suke, a lokuta daban-daban akan samu wasu matan sun fito suna neman mazajen aure.
Majiyarmu ta fara samun wannan daga hutudole,saboda a al’adar Arewa da ma Najeriya gaba daya ba’a saba ganin hakan ba, yasa a duk sanda irin hakan ta faru sai ai ta mamaki.
A wannan karin wata ce me sunan Dr. Halima ta bayyana cewa, ita dai budurwace fil a Leda kuma Mijin aure take nema.
Ta bayyana hakane ta shafinta na sada zumunta inda tuni masu sonta suka fara tururuwa.
I’m a virgin and proud. pic.twitter.com/dfkvLDetNT
— Dr. Halima Abubakar (@DrHalima_) December 15, 2020
Just need a KING in my kingdom pic.twitter.com/PqD67D3Ddm
— Dr. Halima Abubakar (@DrHalima_) December 16, 2020
Absolutely on point
— Dr. Halima Abubakar (@DrHalima_) December 16, 2020