Kannywood

Wata Sabuwa ! Ba nine na zagi shugaban kasa da matarsa ba wani “Tsinanne” ne ~ Adam A zango

Taurarin fina-finan Hausa,  Adam A. Zango ya bayyana cewa bashine ya zagi shugaban kasa, Muhammadu Buhari ds matarsa, A’isha ba.

A wani bayani da Adamun yayi da kakkausar murya ya bayyana cewa shi dan kasane na gari kuma baya zagin shuwagabanni saidai ya bada shawara.
Yace amma an samu wani “Tsinanne”  a shafin Twitter da yake amfani da sunansa yana zagin shugaban kasa da matarsa, Adamu ya kara da cewa bashi bane.
 







Mr HausaLoaded

Abubakar Rabiu Editor-in-cheif

Related Articles

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button