Labarai
Sautin Murya : Endsars! yan Nigeria su cire kabilancin Yare Da siyasa Domin Daidaita tafiyar kasar nan ~ Attahiru Bafarawa
Sautin Murya : Endsars! yan Nigeria su cire kabilanci Yare Da siyasa Domin Daidai ta tafiyar kasa ~ Attahiru Bafarawa
EndSars: Jigo a jam`iyyar PDP Alhaji Attahiru Bafarawa, ya ce akwai buƙatar ƴan Najeriya su manta da bambance-bambancen da ke tsakaninsu domin daidaita tafiyar ƙasar.
Wannan wata hira ce da ankayi da Attahiru Bafarawa yayi da bbchausa domin rikicin da ake yi a halin yanzu wanda bafarawa ya tofa albarkacin bakinsu sa.
Ga sautin Murya nan ku saurara.
EndSars: Jigo a jam`iyyar PDP Alhaji Attahiru Bafarawa, ya ce akwai buƙatar ƴan Najeriya su manta da bambance-bambancen da ke tsakaninsu domin daidaita tafiyar ƙasar. pic.twitter.com/rVRsgn799N
— BBC News Hausa (@bbchausa) October 22, 2020