Labarai

ALLAH MAI IKO: Wata Mata Ta Haifi Yaro Mai Ido Daya Kuma Mara Hanci (Hoto)

Yanzu wata mata ta haifi yaro namiji da Ido daya sannann kuma babu hanci domin a bakinsa yake nunfashi.

An haifi yaron ne a asibitin King Fahad dake Samaru a garin Gusau jihar Zamfara.

Daga Dauda Umar Januhu.

Mun Dauko Daga Shafin Hausaloaded.com

Mr HausaLoaded

Abubakar Rabiu Editor-in-cheif

Related Articles

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button