Addini

Bidiyo : Hukuncin Kisa Ga Wanda Ya Zagi Annabi (SAW) Shine Zaman Lafiyar Kasan nan

Wannan itace takaitaciyar nasiha da Sheikh Yusuf Musa Asadus sunnah yayi kan irin bala’in da ake ciki a wannan kasa.
Har da za’a samu wani wai shi da da’awar masoyin wani can ne amma yana. Zagin fiyayyen halitta Annabel Muhammad s.a.w Auzibillahi.
Ga bidiyon nan kasa.

Mun Dauko Daga Shafin Hausaloaded.com

Mr HausaLoaded

Abubakar Rabiu Editor-in-cheif

Related Articles

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button