Kannywood

Ali Nuhu Na Son a Buɗe Gidajen kallon fim

Fitaccen jarumin fina-finan Hausa na Kannywood Ali Nuhu ya buƙaci a diba buƙatunsu na buɗe wuraren kallon fina-finai a sinima.

Jarumin ya ce har yanzu ba su dalilin da ya sa gwamnati ba ta amince a buɗe wuraren kallon ba bayan kuma tuni aka buɗe wurare da dama da ke haɗa taron jama’a.

Ya ce dukkanin gidajen kallon sun ɗauki matakai na kariya amma ba wani ci gaba a tattaunawa da aka ɗauki lokaci ana yi tsakanin hukumomi da masu sinima.

Ya kuma ce suna jiran tallafin da gwamnati za ta ba masana’antarsu wadda ya ce ta samarwar miliyoyin ƴan Najeriya ayyukan yi a tsawon shekaru 20.

View this post on Instagram

We are aware that all major cinemas have complied with the safety measures demanded and of the almost 5m-month long conversations between the CEAN, FDAN and the related government bodies which have yielded absolutely no results. We have also asked the basis for which our cinemas have remained closed while other much larger gathering spots have been allowed to open but no answers have been given. While we’re at it we can also discuss the palliative measures the Feder
al and State Government has in place for an industry that has for over 2 Decades sustained the livelihood of millions of Nigerians? @actorsguildofnigeria @dgndirectors @association_of_movie_producers @officialswgn @tampanglobal @bossmustaphaSGF @MBuhari @mohammedubuhari @profOsinbajo @hmiclaimohammed @Mohammed_Lai @oyostategovt @seyiamakinde @raufolaniyan @oyostategovt @NCDCgov @NigeriaGov @theasovilla @whonigeria @fmic_nigeria @gandujiyya_online
A post shared by ALl NUHU (@realalinuhu) on
Mun Dauko Daga Shafin Hausaloaded.com

Mr HausaLoaded

Abubakar Rabiu Editor-in-cheif

Related Articles

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button