Labarai

Masha Allah : Dr mansur Sokoto Yayi Martani Mai Hikima Akan hukuncin Kisa Da anka yankewa Maryam sanda

A yau ne dai anka yankewa Maryam sanda kisa ta hanyar rataya wanda wannan al’amari ya dade da afkuwa na kashe mijinta shine sai yau anka kamalla wannan Shari’a.

Shine dr Mansur Sokoto yayi martani kamar haka:-

Hukuncin kisa ga Maryam Sanda ci gaba ne ga sashen Shari’a. Hukuncin Allah kenan. Tausaya wa mai laifi ga hukuncin Allah laifi ne”


Mun Dauko Daga Shafin Hausaloaded.com

Mr HausaLoaded

Abubakar Rabiu Editor-in-cheif

Related Articles

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button