Labarai

Kurankus: Sadiya Farouk Ta Yi Magana Akan Jita Jita Da Ake na Aurenta Da Buhari

Minista Sadiya Ta Karyata Jita Jitar Da Ake Yadawa Na Cewa Yau Za’a Daura Mata Aure Tare Da Shugaban Kasa Muhammad Buhari  Tayi Sanarwar ne A Shafinta Na Twitter inda Take Cewa labarin Dayake Yawo A Media Na Cewa Zasuyi Aure tsakanin ta Da Buhari ba Haka Bane, har’ila Yau Tace Ita da Shugaba Buhari  Sun Juma Tare A Matsayin Abokai haka Zalika itama Aisha Buhari Kawartace Ta Kusa don Haka Zata Cigaba Da Mutunta Wannan Dangantaka Dake Tsakanin ta dasu…

@M Inuwa

Mun Dauko Daga Shafin Hausaloaded.com

Mr HausaLoaded

Abubakar Rabiu Editor-in-cheif

Related Articles

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button