Kannywood

Masha Allah : Nazir M Ahmad Yayi Magana Akan Abinda Ya Faru Da Dr. pantami cikin Hikima

Masha Allah sarkin waka nazir m Ahmad yayi magana cikin hikima wanda duk mabiyansa sunyi irin wannan posting da yayi na dr isah ali Pantami irin abun da ya faru jiya a jahar kano.

Shine shafinmu na Hausaloaded zata kawo muku daga link daga wajensa domin idan mutum na bukatar karanta martanin mutane sai ya shiga.

Yayi magana akan Duk wanda yabar lamarin sa ga Allah yana tare da shi

Ka kiyaye Allah zaka sameshi a gabanka… Allah ya karawa malan juriya amin”

Mun Dauko Daga Shafin Hausaloaded.com

Mr HausaLoaded

Abubakar Rabiu Editor-in-cheif

Related Articles

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button