Labarai

Bani Da Burin Da Ya Wuce A Kaini Abuja Fomin In Kashe ‘Yan Shi’a

Ra’ayin )Rilwanu Bala

Rilwanu Bala Matashin Dan Sanda Dan Asalin Jihar Sokoto Wanda Yayi Kaurin Suna Wajen Sukar Mabiya Akidar Shi’a, A Dandalin Sada Zumunta Na Zamani

Ya Bayyana Hakan Ne Ta Shafinsa Na Dandalin Sada Zumunta, Inda Yace Bani Da Burin Daya Wuce Inga An Chanja Min Wajen Aiki Zuwa Abuja Domin In Kashe Yan Shi’a Maza Da Mata Manya Da Yara

Domin Basu Da Wani Amfani Wanda Ya Wuce A Kashe Su, Bana Tausayawa Yan Shi’a Komai Zai Samesu Inji Rilwanu Bala

Mun Dauko Daga Shafin Hausaloaded.com

Mr HausaLoaded

Abubakar Rabiu Editor-in-cheif

Related Articles

One Comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button