Kannywood

Karanta amsar da Nafisa Abdullahi ta baiwa wani da yace mata Karuwa

Tauraruwar fina-finan Hausa, Nafisa Abdullahi ta mayarwa wani amsar dattako bayan da ya kirata da Karuwa, bawan Allahn ya gayawa Nafisa wannan kalmane a shafinta na sada zumunta.
Saidai ta bashi amsar cewa, Na gode Allah Allah ya yi maka Albarka ya baka abinda kake nema Duniya da lahira.

Mun Dauko Daga Shafin Hausaloaded.com

Mr HausaLoaded

Abubakar Rabiu Editor-in-cheif

Related Articles

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button