Politics Musics

MUSIC : Adam A Zango – Kaduna Sai Malam

Assalamu alaikum warahamatullah abokaina a yau nazo muku da sabuwa wakar apc wanda jarumi kuma mawaki adam a zango yayiwa malam nasiru el-rufa’i wanda yayi wa take “Kaduna sai malam”.

Wanda a cikin wannan waka yayi kira ga mutanen najeriya da su zabi apc da kuma mutanen jahar kaduna da su zabi malam nasiru akan irin cigaban da ya samu musu a jahar kaduna.

Da kuma irin ayyukan da ya fara domin iyar da su akan al’ummar jahar kaduna.

Ga wannan link domin saukar da wakokin da kuma share ga abokanan arzikiki wassalam.

Download Audio Now

Mun Dauko Daga Shafin Hausaloaded.com

Mr HausaLoaded

Abubakar Rabiu Editor-in-cheif

Related Articles

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button