Kannywood

Madalla Kwanan Nan Ba Da Dadewa Ba Zan Yi Aure- Inji Nafisa Abdullahi

Tauraruwar fina-finan Hausa, Nafisa Andullahi ta bayyana cewa kwanannan bada dadewa ba in Allah ya yarda zata yi aure,

Nafisar ta bayyana hakan ne ta dandalinta na sada zumunta inda ta saka hotunan auren jarumar nan ta kasar India Priyanka da Nick inda tace, “wa ye zai yi aure nan gaba?” Sai tace “nice”.

Nafisa ta kara da cewa, “nima zan fara shiri,maganar gaskiya kwanan nan ba da dadewa ba zan yi aure in Allah ya yarda.” a cewar ta

Mun Dauko Daga Shafin Hausaloaded.com

Mr HausaLoaded

Abubakar Rabiu Editor-in-cheif

Related Articles

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button