Hausa Musics
MUSIC : Abdul D One – Dan Salona [official Audio]
Yau ma mun kara zo muku da wakar Abdul d one mai “Dan salona” wanda munka dan tsakuro muku baitoci kadan daga cikin wakar.
? Gani da dan salona zanyiwa masoya wanda ta kore duka damuwata.
? Kyau tafiya a dawo yau gani na dawo gunki ki tarbe ni.
? Akanki nake kai ta kawo avsilar haka ‘yan mata suka zageni.
? Kowa na da rana wanda ya soka ka soshi hakane tunani na.
? Ko an bakantamin na tuna da kai nawa sai naji sanyi cikin raina.
? Gani da adona na bullo dan kai na cillo karda ku ja da ikon Allah.
? Ni ban neman sunan na tsaya matsayina hakan Allah yaso gani na.
? Tare da ke wata rana muje aljannah haka shine fatana.
? Ya Allah ka ji tausanmu ka rufe sirrinmu kar makiya su dame mu su hana ki rabeni.
Mun Dauko Daga Shafin Hausaloaded.com