Labarai
Ilham Omar Musulma Ta Farko ‘Yar Asalin Kasar Somaliya Ta Lashe Zaben Takarar Kujerar Majalisar Dokokin Amurka
Allah ya baki shugabancin Amurkan kanta,
Kunga ta inda nake jinjinawa turawa kenan, mu anan Nigeria musamman borno, kaka da kakannin mu yan kasar ne, amma saboda, kabilanci, babu damar wani kabila ya hau mulki idan ba kanuri ba.
Mun Dauko Daga Shafin Hausaloaded.com
thank Allah may God continue and hell her on her success on the battle