Kannywood

Tsohuwar Matar Adam A Zango Maryam yola ‘Nas’ Ta Tayashi Murna Zagayowar Haihuwarsa Da Zafaffan kalamai

Tsohuwar matar shahararren jarumi kuma mawaki Adam a zango ,jaruma maryam ab yola wanda ta sake dawowa fim bayan rabuwarsu wanda yanzu haka da dawowarta da tsohon mijinta ta fara fim mai suna “Ramakon gaya”wanda yanzu haka ana dauka shirin fina finai kamar ‘Uwa da uba’ da kuma fim din “Hafeez”.

Shine jiya ta taya tsohon mijinta da dadadan kalamai wanda sun dauki hankali mutane da burgewa a shafinta na istagram.

Shine mu kuma munkaga yadda mu kawo muku wannan kalamai amma daga hannun jarumar bamu ba.
Kada ace munyi kari ko ragi sai ku karanta da kanku gashi nan.

Mun Dauko Daga Shafin Hausaloaded.com

Mr HausaLoaded

Abubakar Rabiu Editor-in-cheif

Related Articles

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button