Sports

Real Madrid Ta Sallami Kocinta

Kungiyar Real Madrid ta Spain ta sallami kocinta Julen Lapetegui bayan Barcelona ta lallasa ta ci Biyar da daya.


Kungiyar ta tabbatar da sallamarsa ne yanzu, sannan kuma ana ci gaba da rade-radin cewa tsohon kocin Chelsea Antonio Conte ne zai maye gurbinsa.

Mun Dauko Daga Shafin Hausaloaded.com

Mr HausaLoaded

Abubakar Rabiu Editor-in-cheif

Related Articles

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button