Addini

LABARI DUMIDUMINSA : Anga Wata Ramadan – Sultan Muhammadu Sa’ad Abubakar III

Mai alfarma sarkin musulmi sultan muhammadu sa’ad Abubakar Na ukku yayi jawabin ganin watan ramadan a yau misalin karfen 8:25pm inda yayi bayanin anga wata da kuma tabbacin manya manya malamai na kasar Inda ya bayyana jahohi da anka ga wata kamar haka:

1- sokoto

2 – Maiduguri

3- Yobe

4 – jos

5 – zamfara

6- Bauchi da sauran jahohi

Wanda ya bayyana 17/05/2018 shine yayi dai dai da 1/09/1439

Mai alfarma sarkin musulmi yayi jan hankali da mutane mu maida hankali wajen ayukan ibada da kuma nisantar abubuwan asha.
Allah ya bamu alkhairi da ke cikin wannan wata amen.

Daga: Abubakar Rabiu Yari

Mun Dauko Daga Shafin Hausaloaded.com

Mr HausaLoaded

Abubakar Rabiu Editor-in-cheif

Related Articles

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button