Labarai
Ankuma: ‘yan najeriya basu da hankali cewar Zahara buhari
Daga shafin haske reporters
Rahoton dake shigomana kenan yanzu akan Kalmar da ‘yar buhari zahara tayi sakamakon yadda taga ‘yan najeriya sukayima babanta mummunar fahimta game da Kalmar da yayi a birtaniyya, akan matasar kasar nan, hakan yasa itama Takara da nata cewa ‘yan najeriya basu da hankalii, kuma wannan Kalmar baihanata duban kanta amatsayinta na matar aureba.
Mun Dauko Daga Shafin Hausaloaded.com