Hausa Musics
MUSIC : Sabuwar Wakar abdul D One – Majnun
Albishirin ku Ma’abota sauraren wakoki ina muku maraba da sabuwar wakar abdul d one mai suna “Majnun”
wanda kunsan cewa wakokinsa na soyayya ne Wanda babu damar gutsaramuku baitocin wannan waka sai kuyi hakuri. Ku saukar kar a baku labari.
DOWNLOAD MP3