Addini

Sanarwa! Sanarwa!! Sanarwa!!! Wa’azin Kasa A Kontagora, Niger State Nigeria 2017

Shugaban Izala Sheikh Abdullahi Bala Lau

Shugaban Majalisar Malamai Sheikh Dr. Ibrahim Jalo Jalingo

Daraktan agaji Injiniya Mustapha Imam Sitti

A madadin kungiyar Jama’atu Izalatil Bid’ah Wa Iqamatis Sunna ta tarayyar Najeriya, suna farin cikin gayyatar ‘yan uwa musulmi zuwa wajen wa’azin kasa a garin KONTAGORA, dake jihar NIGER a ranakun asabar da Lahadi 02/03/December/2017. Insha Allah.

Ana san ran halartan:

-Sheikh Yakubu Musa Hassan Katsina
-Sheikh Abbas Muhammad Jega
-Sheikh Habibu Yahaya Kaura
-Sheikh Muhammad Kabiru Haruna Gombe
-Sheikh Abubakar Giro Argungu
-Sheikh Barista Ibrahim Sabi’u Jibia
-Sheikh Abdulbasir Isah U/Maikawo
-Sheikh Khalid Usman Khalid Jos
-Sheikh Abdullahi Telex Zariya
-Sheikh Abdussalam Abubakar Baban Gwale
-Sheikh Ibrahim Idris Zakariyya Jos
Da
-Alaramma Abubakar Adam Katsina
-Alaramma Ahmad Suleiman Kano
-Alaramma Nasiru Salihu Gwandu
-Alaramma Abdulkarim Akwanga
-Alaramma Bashir Gombe
-Alaramma Isma’il Maiduguri
-Alaramma Ilyas Birnin Gwari
-Alaramma Usman birnin kebbi
-Alaramma Ibrahim Yahuza Bauchi

Masu masaukin baki:

Shugaban JIBWIS na jihar Niger, Alhaji Abdullahi mai Rediyo, da

Shugaban Malamai ta jihar Niger Sheikh Aliyu Adarawa Kontagora da

Daraktan agaji ta jihar Niger Malam Abdulbasir Musa

NB/ Ana bukatar kwararrun direbobi su ja ragamar tafiyan, saboda rashin kyawun hanya. Allah ya kiyaye hanya, ya bada ikon zuwa da nasarar abun da akaje yi. Amin.

Sanarwa daga ofishin sakataren kungiyar ta kasa, Sheikh Muhammad Kabiru Haruna Gombe, ta ofishin JIBWIS Social Media ta kasa.

Mun Dauko Daga Shafin Hausaloaded.com

Mr HausaLoaded

Abubakar Rabiu Editor-in-cheif

Related Articles

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button