Labarai
An Gano Gonar Tabar Wiwi Mai Fadin Filayen Kwallo 74 A Jihar Osun
Hukumar hana sha da safarar kwayoyi wato NDLEA ta sanar da lalata gonakin tabar wiwi masu fadin filin kwallo har guda 74 da aka shuka tabar wiwi ana noman ta a jihar Osun.
Shugaban hukumar ta jihar Osun, Samuel Egbeola ne ya sanar a jiya Asabar. Kuma ya ce sun kona gonakin a ranar Alhamis da ta gabata, bayan da wani dan kishin kasa ya kwarmata musu.
Daga Sani Twoeffect Yawuri
Mun Dauko Daga Shafin Hausaloaded.com