Labarai

Tinibu Ya Juyawa Buhari Baya Kan Batun Sakewa Nijeriya Fasali

Tsohon Gwamnan Legas kuma jigo a APC, Bola Tinibu ya fito fili ya goyi bayan masu neman a sakewa Nijeriya fasali inda ya yi gargadin cewa kin daukar matakin zai iya faifar da rudani a kasar nan.

Tinibu ya ce, mutane da dama za su amfana idan har aka sakewa Nijeriya fasali. Tun da farko, Shugaba Muhammad Buhari ya nuna rashin amincewa da kiraye kirayen sakewa Nijeriya fasali inda ya nuna cewa majalisar tarayya ce ke da hurumin duba irin wannan bukata.

Rahoto daga facrbook/Rariya

Mun Dauko Daga Shafin Hausaloaded.com

Mr HausaLoaded

Abubakar Rabiu Editor-in-cheif

Related Articles

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button