Uncategorized

[MP3] Khudba :Hakuri Da Zama Da Mutanen Kirki – Dr Muhammad Sani Umar R/lemo

Assalamu Alaikum warahamatullah ,barka da juma’ah da fatan kowa yana cikin koshin lafiya.

A Yau nazo muku da khudba wanda mallam yaga gatabar wato

 Sheikh Dr Muhammad sani Umar R/lemo,ya gabatar.


Taken khudbar :Hakuri Da Zaman da Mutanen kirki

wanannan khudba ce mai matukar amfani wanda yana da kyau duk musulmi ya zamo mai hakuri da juriya.


sannan kuma ya zamo abokanansa mutanen kirki ne,wanda a yanzu idan ana so a tambaye halayen mutum to a Tambaye abokinsa ko abokanansa .

domin zama da muaten kirki shine ke nuna alama mutumin kirki, zama da mutenen banza ko shashashu shi ke nuna mutumin banza ne.


Domin ka samu wanannan khudba da mallam ya gabatar sai ka latsa nan,idan ka latsa a opera zai baka zabi biyu kamar haka:CANCEL and SAVE ,sai ka latsa SAVE .shikenan


    DOWNLOAD MP3 HERE


A Yi sauraro lafiya

Dan Allah kayi share zuwa ga Abokananka na Facebook or whatsapp ko wata kafa labarai.

Mun Dauko Daga Shafin Hausaloaded.com







Mr HausaLoaded

Abubakar Rabiu Editor-in-cheif

Related Articles

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button