Uncategorized

Alamomin tashin Al-kiyamah guda ‘Dari 100 kashi na Daya (1) sheikh Aminu Ibrahim Daurawa

Alamomin tashin Al-kiyamahguda ‘Dari 100 kashi na ‘daya

(1)Alqiyamah ta kusanto, ga wasu daga cikin Alamomin ta,wasu sun faru, wasu suna faruwa, wasu za su faru nangaba

Alamomi 001-1001. Aiko Annabi (sallallahu-alaihi-wasallam) {ranar litinin,21/Ramadan/0013bh daidai da 10/August/610m} yanashekara arba’in 40 da watashida 6 da kwana goma shabiyu 12 lissafin wata/shekara talatin da tara 39wata uku 3 da kwana ishirin 20 

2. Wafatin Manzon Allah(sallallahu-alaihi-wasallam)ranar litinin 12/rabi’ul-Auwal/11ah yana da shekarasittin da uku da kwana hu’du3. Tsagewar wata
 4. ‘Karewar Sahabbai
5. Bu’de Baitil-Maqdis
6. ‘Barkewar Annoba;- maikama da ciwon dabbobi
7. Bayyanar fitintunu masu yawa8. Bapyyanar tashoshin tauraron ‘Dan Adam

9. Yaqin Siffaini
10. Bayyanar khawarij
11. Masu da’awar Annabta ta qarya
12. Yalwatar Arzi’ki;- Arzi’kizai yalwata 
13. Bayyanar wuta a Hijaz, dutse mai aman wuta
14. Ya’ki da turkawa
15. Bayyanar Azzalumaimasu dukan babu dalili
16. Yawan zubar da jini;-kashe-kashe
 17. ‘Dauke Amana;- ma su Amana za suyi ‘karanci

18. Koyi da Yahudu daNasara

19. Baiwa za ta haifiuwargijiyar ta
20. Bayyanar masu masu tsirara-tsirara (ba sa shiga ta addini)
21. Matsiya ta, Matasatakalma masu kiwon awaki,za su yi yin dogayen gine-gine
22. Yin Sallama ga wanda aka sani kawai;- mutane za su daina yi wa mutumSallama sai sun san shi
23. Ya’duwar kasuwanci;- koina zai zama kasuwa
24. Mata za suyi tarayya damazan su a kasuwanci 

25. Wasu tsirarun ‘yankasuwa za su mamaye kasuwanci;- ya zama ba ayida kai sai da yardar su
26. Shaidar Zur
27. ‘Boye shaidar gaskiya
28. Yawan Rowa;- mutane zasu zama marowata
29. Yanke zumunta
30. Munana maqotaka
31. Ya’duwar laifuffuka
32. Bayyanar jahilci

 33. Amincewa maha’inci, datuhumar mai Amana
34. Mutuwar Mutanen ‘kwarai da Ya’duwar lalatattu
35. Yaki Halal Yaki Haram
36. Rubda ciki akan Baitil- Mali (Asusun-gwamnati)
37. Mayar da dukiyar Amana ganimah
38. Rashin fitar da Zakkah da da’din rai;- mutum yagazakka kamar Asara Ce yayi
39. Yin Karatu dan
Neman Abun duniya

40. Yi wa mata biyayya dasa’bawa 
Uwa
41. Fifita Abokai/’Kawayeakan iyaye
42. Hayaniya a masallatai
 43. Mafi yawanshuwagabannin Al’ummah zasu zama fasiqai
44. ‘Kas’kantattu za su zama manyan gari
45. Girmama mutum dontsoron sharrin sa 

46. Za a halatta Zina
47. Halatta Alhariri ga Maza(sa Alhariri ga maza haramunne, amma za ayi zamanin da za a halatta shi

48. Ya’duwar Kayan maye
49. Ka’de ka’de da raye-raye za su mamaye Al’ummah
50. Masifa da Bala’i za su yiwa Har mutum ya dinga fatan mutuwa
51. Wani Zamani da mutum zai kwana Mumini yawunikafiri;- saboda mafi yawan maganganu da aiyuka da basa kan Shari’ah 

52. ‘Kawata Masallatai da yingasar Hakan (kaji anaMasallacin mu yafi naku kyau)
53. ‘Ka
wata gidaje da yi
musu kwalliya 

54. Yawan SaukarKwarankwatsa da Aradu
55. Yawan Rubuce-Rubuce;-Ya’duwar Rubutuce-Rubuce marasa amfani (jaridudamujallu, da littafai da internet) ba a tunanin amfanin rubutun kawai daan rubuta

56. Wanda suka ‘kware aro’ko da ziga, su suka fi samun ku’di
57. Za shagala da karantawasu abubuwa a bar Al’qur’ani
58. ‘Karancin Malaman fi’khuda yawan Gardawa
59. Neman Ilimi a wajen ‘kananan mutane;-‘karaminMutum wanda ba ya aiki da ilimin sa


60. Yawan mutuwar ba-zata
61. Shugabancin Wawaye(kuma suna ganin kan su wayaiyu)
62. Lokaci zai dinga sauri
63. Banzaye za su mamaye kafafan ya’da labarai;-Mutumin da ba kowa ba,kuma bai zan komai ba, zai dinga magana kanabubuwan da suka shafi Al’ummah


64. Ma’daukaki a duniyashine banza ‘dan banza;- kaga ana ta rububin wani wanda bai da amfaninkomaisaboda wani shirme da yake Misali;- ‘Yan Bal daMawa’ka
65. Mai da cikin masallataiHanyoyi 
66. Sadakin Aure zai yi tsada, sai kuma ya zo yaiarha
67. Dawakai za su yi tsada sai kuma su zo su yi arha

68. Kasuwanci zai yi sau’ki(ta yadda zaka sai Abu ko kasayar daga ‘dakin ka, ba tare da ka je ko ina ba) Misali;-yanar gizo
69. Kafiran duniya za su yitaron dangi akan musulmi
70. Mutane za su dingagudun limanci a cikin Sallah (saboda ba cikakken Albashi)
71. Aukuwar Mafarkin Mumini (in Mumini yaimafarki sai Abu ya faru


72. Yawan ‘karaya
73. yawan gaba
74. Girgizar ‘kasa
 75. Yawan Mata
76. ‘Karancin Maza
77. Aikata Sa’bo a filigahh
78. Mai da karatun Al’qur’anihanyar Neman ku’di
79. ‘Kiba, mutane za su yi ta ‘kiba mai yawa

80. Bayyanar mutane masuyin shaida tun ba a tambaye su ba
81. Masu Bakance ba sa cikawa
82. Masu ‘karfi za su danneraunana 83.’Rashin Hukunci daAlqur’ani

84. Yawan rumawa da ‘karancin larabawa85. Ya’duwar ku’di86. ‘Kasa za ta fitar dataskokin ta 
87. MòZa a dinga shafehalittar wasu mutane suna komawa wata 88.Halittadaban

89. Tsagewar ‘kasa, taha’diye mutane
90. Wasu ‘kwarangwazai, duwatsun da ba a San su ba za su dinga 
91.fa’dowa mutane aka
92. Yawan ambaliyar ruwa
93. Ruwan ‘bala’i;- wanda baya fidda shuka kotsiWwFitina da za ta
 93.wata fitina za ta’barke tsakanin larabawa Har ta kusa ‘kararda su

94. Bishiya za ta yi maganadon taimakawa musulmi
95. Dutse zai magana don taimakawa musulmi
96. Ya’kin Musulmi da Yahudu
 97. Kogin furat zai ‘kafe, ahango Dutsen Gwal a ciki
98. Zamanin da za a yiwa masu addini kallon bawayayyu ba
99. ‘Kasashen larabawa za su samu ci-gaba maiyawa

 100.Bayyanar wata Babbarfitina da zata shafi kowa Mu ha’du a darasi na gabaAllah ya kare mu sharrinfitintunu

Mun Dauko Daga Shafin Hausaloaded.com

Mr HausaLoaded

Abubakar Rabiu Editor-in-cheif

Related Articles

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button