Labarai

Abun ba’a cewa komai Kalli kayan lefen da aka kai wa diyar gwamnan jihar Kano

Fatima Gandyje zata auri dan gwamna jihar Oyo Isiaka Abiola Ajimobi

Garin Kano ta samu manyan baki yayin da surukan gwamnan jihar daga jihar Oyo suka garwaya garin domin bada kayan lefen Fatima Ganduje.

Abu ba’a cewa komai, kayan dai kamar yadda majiya suka shaida mana da tireloli aka sauke su.

Kana an gudanar da wata biki domin karban kayan.

Gwamnan zai aurar da diyar shi Fatima zuwa ga
Idriss Abiola Ajimobi bana

Mun Dauko Daga Shafin Hausaloaded.com

Mr HausaLoaded

Abubakar Rabiu Editor-in-cheif

Related Articles

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button