Kannywood

Rikicin manyan Jarumai Rahama Sadau Da Nafisa Abdullahi Yazo Ƙarshe

Da alama dai rikicin da ake ta yayatawa dake tsakanin manya kuma shahararrun jaruman nan mata na masana’antar Kannywood watau Rahma Sadau da Nafisa Abdullahi ya zo karshe komai ya wuce.
Mun dai fahimci hakan ne ta dalilin wani rubutu da jaruma Rahma Sadau tayi a shafin ta na dandalin sada zumunta na Facebook inda take taya abokiyar sana’ar tata watau Nafisa Abdullahi murna dangane da wani muhimmin ci gaba da ta samu.
A haka saidai muce komai yana gab dayawuce tunda har daya ke iya taya daya murna kan wani cigaba daya samu.
ko me zakuce…..

Mun Dauko Daga Shafin Hausaloaded.com

Mr HausaLoaded

Abubakar Rabiu Editor-in-cheif

Related Articles

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button