Uncategorized

Wata Magana Mai Ratsa Zuciya Da Marigayi Sheik Jafar Mahmud Adam Ya Fada Daf Da Za A Kashe Shi

Wata Magana Mai Ratsa Zuciya Da Marigayi Sheik Jafar Mahmud Adam Ya Fada Daf Da Za A Kashe Shi


“Idan kai kana ganin baka shirya ka mutuba, to idan ina karatu, ko huduba, ka daina zuwa sahun gaba, saboda idan an harbe ni, kada jini ya fallatsar maka a shaddarka da kake sawa kake ado da ita”

Hakan kuwa aka yi, domin a ranar wata Juma’a yana Limancin Sallar Asuba, wasu suka shiga sahun Sallar, kuma suka harbe shi.

Allah jikan Malam ya masa rahama. Amin.

Daga Bashir Abdullahi El-Bash

Mun Dauko Daga Shafin Hausaloaded.com

Mr HausaLoaded

Abubakar Rabiu Editor-in-cheif

Related Articles

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button