Uncategorized

SHAWARWARI 50 KAN MATAR DA ZAKA AURA | SHEIKH AMINU IBRAHIM DAURAWA KANO

SHAWARWARI 50 KAN MATAR DA ZAKA AURA
SHAWARWARI 50 KAN MATAR DA ZAKA AURA

1 mai ya sa kayi aure

2 Ka zabi mai addini

3 Mai kaunar Ka

4 Mai haihuwa

5 Mai saukin hali 6 Mai Tarbiyya
7 Mai kamewa

8 Ka ni sanci mai hali 6 mai mita.mai gori. Mai hange
hange. Mai Kwadayi. Mai rainuwa.

9 Mai hakuri

10 Daidai da kai. 11 Ra’ayinku yazo daya

12 Ka binciki halayanta da kyau
13 Ka bayyana mata manufofinka.
14 karbar kaddara yadda tazo. Bayan kayi iya
yinka

15 kada kayiwa matar da zaka aura karya 16 Ka bincika lafiyar juna akawai ciyukan da ake
dauka.

17 Ka gane kuna da banbanci da matar Ka.

18 Ka dinka yiwa matar Ka kyautar ba zata.

19 idan tayi kwalliya ko girki Ka yaba mata.

20 Ka bata lokaci na hira da tattaunawa 

21 Ka dinka tafiya da ita lokaci Bayan lakaci.

22 Ka dinka jaddada soyayya da kalamai masu
dadi.

23 kada Ka kuskura Ka sabawa Allah Don Ka
farantawa matarka.

24 Ka zama mai juriya da shanye kananan matsaloli.

25 Ka ginka girmamma raayin matarka.

26 kada Ka zama mai kama karya
27 mace sai hakuri.
28 Ka dena kangama kananan abubuwa.

29 Ka dena gwasile matar Ka ko kushe ta . 

30 Ka kula da tsaftar kanka mata basason miji
kazami

31 kanka dinka ado da kwalliya
32 Banda cin Amanar aure.
33 Ka kiyayi saurin fushi
34 Banda duka da zagi da cin fuska 35 Ka dena lissafa abinda ya wuce
36 Ka zauna da matarka a matsayin miji kawai ba
malami ko mai kudi ko mai mulki ba.

37 Ka dauki aure a matsayin ibada.
38 kada Ka dinka auna rayuwar Ka ta aure da
wani. 

39 Ka dena gayawa mutane rayuwar Ka da
iyalanka.

40 Ka nisanci zargi sai da hujja mai karfi
41 kada Ka yankewa matar Ka hukunci da zato ko
jita jita

42 Ka dena gaggawar furta kalmar saki 

43 komai yana iya cangawa Don haka kada Ka
nunawa matarka rayuwa iri daya .

44 kada Ka zargi matarka akan wasu abubuwa da

suke faruwa. Wasu kaine dalilin faruwar su
45 kar Ka zama kullum kada gida Ka dinka basu
iska 

46 Munin alakar Ka da Allah tana shafar auranka .
47 kaba matarka hakuri idan Ka muzanta mata.

48 Ka dinka tausawa mata
49 Rayuwa jarrabawa ce. Ka lura da wannan

50 Ka yawaita zikri da addua da karatun Alkurani
mai girma.
Mun Dauko Daga Shafin Hausaloaded.com

Mr HausaLoaded

Abubakar Rabiu Editor-in-cheif

Related Articles

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button